Posts

WAYE BLOGGER

BLOGGER Blogger shi ne mutumin da yake rubuce-rubuce a kan al’amuran yau da kullum da suka shafi rayuwa a shafukan yanar gizo. Za ka iya zama cikekken ‘blogger’ idan ka mallaki website, ko blogsite a Google Blogspot da WordPress da sauransu, ta manhajojinsu ko kuma shafukansu AMFANIN BLOG Neman kudi Idan ka buɗe shafi a Google Blogspot.com kana iya samun kamar 300 visitors a kowacce rana, yawan samun waɗannan traffic zai baka damar ɗora tallace-tallace (ads) za su (iya) biyan ka miliyoyin kuɗaɗe a duk watan duniya. Wallafa (Publishing) A matsayin FREELANCER, za ka iya amfani da blogsite, domin wallafa rubutunka, ba tare da kana biyan so sisi ba. Tallace-tallace Ana iya tallata kaya ta blogsites kyauta, kamar a website. MATAKIN BUƊE BLOG PLATFORM(S) • GOOGLE BLOGPOT Ka mallaki email Idan da Blogspot za ka yi amfani wajen buɗe blogsite, da GMAIL kaɗai ake amfani. Ka buɗe ‘app’ (Blogger) ko shafin blogspot.com. Sai ka sa GMAIL naka wajen SIGN-IN. A shafin farko na Blogspot, za ka ga CREAT...

Buhari gives Education Minister two weeks to settle ASUU strike............

As the  Academic Staff Union of Universities  (ASUU) strike enters its sixth month, President Muhammadu Buhari has directed the Federal government’s team, headed by Adamu Adamu, the education minister, to resolve the issue within the next two weeks and report back to him. BusinessDay sources close to the meeting revealed that at the meeting with the relevant federal government team at the Presidential Villa, on Tuesday, it was discovered the Education Minister had not done enough to resolve the lingering crises. The leadership of ASUU had February 14, 2022, declared a warning strike, to draw government attention to the rots in the education sector, occasioned by government inability to fulfill agreements entered into with the body, since 1999. At the meeting attended by the Ministers of Finance, Budget and National Planning, Zainab Ahmed, Labour and Employment, Chris Ngige, Education, Adamu Adamu, Communication and Digital Economy, Isa Pantami, Ekpo Nta, Chairman, National Sal...

Muhammadu Buhari: 'Mu saka waɗanda rikicin ta'addanci ya rutsa da su cikin addu'a'

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya buƙaci duka ƴan Najeriya su saka waɗanda rikicin ta'addanci ya rutsa da su cikin addu'a. Shugaban ya bayyana haka ne a yayin wani jawabi da ya yi a ranar dimokraɗiyya ta ƙasar. Shugaba Buhari ya ce kullum yana kwana yana tashi da baƙin cikin waɗanda aka yi garkuwa da su inda ya ce shi da duka hukumomin tsaron ƙasar na yin duk mai yiwuwa domin ceto waɗanda aka sace. A yayin jawabin na shugaban ƙasar, ya soma ne da bayani kan muhimmancin ranar dimokraɗiyya inda ya jaddada muhimmancin zaɓen Yunin 1993 a tarihin Najeriya. Shugaba Buhari ya ce kada ƴan Najeriya su manta da irin gudunmawa da sadaukar da kai da gawarazan dimokraɗiyya suka bayar a 1993. Ya buƙaci ƴan Najeriyar da su yi koyi da kishin ƙasa irin na magabata a duk lokacin da za su zaɓi shugabanni.

Four suspected cases of Monkeypox reported in Borno

Image
Four suspected cases of Monkeypox reported in Borno Four suspected cases of Monkeypox, a viral disease, have been reported in Borno State, officials say. Commissioner for Health Prof Mohammed Arab confirmed the presence of the disease to reporters in Maiduguri, the state capital, on Monday. State Director of Public Health Dr Lawi Mshelia said three of the four samples collected have tested positive for Monkeypox. This means there are three confirmed cases. “At the moment, we have four suspected cases of Monkeypox and three positive cases,” he disclosed He said one of the confirmed cases was in Biu, in southern Borno, while the other two were discovered at Gwoza, southeast of the state capital. Both areas share close boundaries with neighbouring Adamawa State which has recorded more cases so far. The official said that patients are recuperating at the hospital, assuring the people of the state of government’s determination for its containment. He said the state ministry of health has ac...

WAYE ELON MUSK

Elon Musk. Darajar kamfanin Tesla da ke ƙera motocin lataroni na Elon Musk ta ƙaru a 2021, kuma darajarsa a kasuwa ta kai dala biliyan 700. Hakan ya sa kamfanin na motoci ya zarta Toyota da Volkswagen da Hyundai da GM da kuma Ford idan an hada su baki daya. Arzikin ɗan kasuwar mai shekara 51 ya ƙaru daga dala biliyan 127.9 zuwa dala biliyan 185 sakamakon haɓakar hannun jarin kamfanin Tesla, kamar yadda jaridar Bloomberg ta ruwaito. A shekarar 2020 kaɗai, dukiyar Musk ta ƙaru da dala biliyan 100.3, kuma babu wanda ya samu ƙaruwar dukiya kamar wannan a jerin masu kuɗin duniya guda 500 na jaridar ta Bloomberg. A wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Tuwitta ya kuma bar shi daga sama-sama, mai kuɗin ya ce: "Ina da niyyar amfani da rabin dukiyata wajen magance matsalolin da duniya ke fuskanta, sannan rabin kuma ina son samar da wani birni a duniyar Mars inda dukkan abubuwa masu rai za su iya ci gaba da rayuwa a can, ko da a ce wata rana duniyar Earth za ta ci karo da wani bala'i ka...

FARKON KALANDAR MUSULUNCI WADDA MUSULMI SUKE AMFANI DA ITA

FARKON KALANDAR MUSULUNCI 622. A Rana Mai Kamar Ta Yau 16 Ga Watan Yuli 622 A ka Kaddamar Da kalandar Musulunci Ta Farko. Hijira ko hijirar Annabi a shekara ta 622 miladiyya ita ce farkon kalandar shekara ta Hijira kuma ya sanya kalanda sunanta. Ana amfani da kalandar Hijiriyya don nuna wasu muhimman abubuwan da suka faru na Musulunci da kuma ranaku kamar Ramadan, Eid al-Fitr, Idin Al-Adha da farkon lokacin Hajji. Mutane suna tambayata Me yasa shekara ta 622 ta zama shekarar farko a kalandar Musulunci? Shekara ta farko ta kalandar Musulunci ta fara ne a shekara ta 622 Miladiyya lokacin da Annabi Muhammad SAW da mabiyansa suka yi hijira daga Makka zuwa Madina . Wannan hijirar ita ake ce ma ta “Hijira”. Sannan ana Rubuta shekarar Musuluncin AH, ma’ana “bayan Hijira” ASALI. Asalin faruwar Kalandar Hijrar Musulunci, abu ne mai fadi da dogon tarihi, amma dai ta samu asalinta ne lokacin Khalifancin Sayyadina Umar Bin Khaddab (RA.) a sakamakon wani abu mai muhimmanci daya faru a cikin watan ...

CIKAKKEN TARIHIN BABBAN MALAMIN HADISIN NAN SHEIKH MUHAMMAD NASIRUDDEN ALBANY

TARIHIN SHIEKH MUHAMMAD NASURUDDIN ALBANI.   مُحَمَّد نَاصِر ٱلدِّيْن ٱلْأَلْبَانِي الأرنؤوط),  Amsar Abdurrahman Abdulrahman Akilu  Sharar Fage  Malamansa. Babban malamin Albani shi ne mahaifinsa. Haka kuma, ya yi karatu a wurin Muhammad Saeed Al Burhani; inda ya karanci wani littafi mai suna 'Maraqi Al Falah' na Fikihu Hanafiyya, da 'Shadoor Al Dhahab', na littafin Nahawun Larabci,da wasu littafai na zamani kan lafuzza. Haka kuma ya kasance yana halartar darussan Muhammad Bahja Al Bitar, malami. Daga baya rai da mutuwa. Tun daga 1954, Albani ya fara ba da darussa na yau da kullun na mako-mako. A shekara ta 1960, farin jininsa ya fara damun gwamnati, kuma an sanya shi a karkashin kulawa. An daure shi sau biyu a shekara ta 1969.  An tsare shi a gidan kaso fiye da sau daya a cikin shekarun 1970 ta hannun gwamnatin Baath na Hafez al-Assad Na Kasar Syria. Gwamnatin Siriya ta zargi Albani da "inganta wahabiyanci A  da'awarsa wanda ya ke gurbata Musulunci d...